Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TSAKA MAI WUYA: Zargin Faransa Kan Cewa Tsohon Shugaba Mahamadou Issoufou Na Da Hannu A Juyin Mulkin Nijar, Mayu 21, 2024


Aliyu Mustapha shugaban Sashen Hausa na Muryar Amurka, Washington, D.C
Aliyu Mustapha shugaban Sashen Hausa na Muryar Amurka, Washington, D.C

WASHINGTON, D. C. - A cikin shirin 'Tsaka Mai Wuya' na wannan makon, mun ci gaba da tattaunawa ne akan zargin ‘ya’yan Bazoum da kuma zargin Faransa na cewa juyin mulkin Jamhuriyar Nijar da hannun tsohon shugaban kasar Mahamadou Issoufou, zargin da mukarrabansa suka musanta.

Saurari cikakken shirin da Aliyu Mustapha Sakkwato ya gabatar:

TSAKA MAI WUYA: Zargin Faransa Kan Cewa Tsohon Shugaba Mahamadou Issoufou Na Da Hannu A Juyin Mulkin Nijar, Mayu 21, 2024
please wait

No media source currently available

0:00 0:12:30 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG