Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Ma’aikatan lafiya sun yi gargadin akwai yiwuwar barkewar cututtuka a Maiduguri sakamakon gurbacewar ruwan sha da kayan abinci


TASKAR VOA: Ma’aikatan lafiya sun yi gargadin akwai yiwuwar barkewar cututtuka a Maiduguri sakamakon gurbacewar ruwan sha da kayan abinci
please wait

No media source currently available

0:00 0:29:45 0:00

‘Yan Najeriya na ci gaba da nuna rashin jin dadi, yayin da fatansu na samun sa’ida idan matatar mai ta Dangote ta fara sayar da man fetur a kasar, ya ke neman gushewa; Kungiyar likitocin koda a Najeriya ta ce fiye da mutane miliyan 27 ne ke fama da cututtukan koda, da wasu rahotanni

XS
SM
MD
LG