Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Tarayyar Turai Ta Kakabawa Iran Takukumin Hana Sayen Mai Daga Kasar


Ministan harkokin wajen Faransa Alin Juppe yake tattaunawa da takwarorinsa a taron EU.
Ministan harkokin wajen Faransa Alin Juppe yake tattaunawa da takwarorinsa a taron EU.

Tarayyar turai ta tsaida shawarar aza takunkumin hana sayen mai daga kasar Iran.

Tarayyar turai ta tsaida shawarar aza takunkumin hana sayen mai daga kasar Iran.

Litinin din nan ne kungiyar mai wakilai 27 ta bayyana daukan wan nan mataki a birnin Brussels a kokarin dakatar da shirin Iran na habaka makaman Nukiliya.

Ministocin harkokin waje na kasashe dake cikin kungiyar wadanda ahalin yanzu suke taro a birnin Brussel din, zasu zayyana abinda wan nan kuduri zai kunsa.

Wadansu rahotanni suna cewa za a aza aza takunkumin ne daki daki cikin watanni masu zuwa.

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG