Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NOMA TUSHIN ARZIKI: Tinubu Ya Ce Zai Cigaba Da Samarwa Manoma Tallafi Da Dabaren Inganta Noma, Kashi Na Biyu - Yuni 27, 2023


Mohammed Baballe 2
Mohammed Baballe 2

Shirin na wannan makon, cigaba ne kan yadda wasu manoma mata da maza a Najeriya suke kokawa cewa tsohon gwamnatin Buhari ta ba da umarnin a basu tallafi domin su yi noma har su ciyar da kasa sannan a sayar wa wasu kasasen duniya.

Tinubu ya ce zai cigaba da samarwa manoma tallafi da dabaren inganta noma domin kasar ta yi dogaro da kanta.

Saurari shirin a sauti:

NOMA TUSHIN ARZIKI: Tinubu Ya Ce Zai Cigaba Da Samarwa Manoma Tallafi Da Dabaren Inganta Noma - Yuni 27, 2023
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:05 0:00

XS
SM
MD
LG