Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NOMA TUSHEN ARZIKI: Irin Matakan Da Gwamnatin Katsina Ke Dauka Don Inganta Noman Rani, Kashi Na Biyu - Janairu 09, 2024


Mohammed H Baballe
Mohammed H Baballe

Shirin Noma Tushen Arziki na wannan makon, zai kawo muku ci gaban tattauna da Gwamnan jihar Katsina, Dikkon Umar Radda, kan tsari da kuma irin matakan da su ke dauka, domin inganta noman rani a jihar.

Saurari shirin cikin sauti:

NOMA TUSHEN ARZIKI: Irin Matakan Da Gwamnatin Katsina Ke Dauka Don Inganta Noman Rani '6"00".mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:06:11 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG