Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NOMA TUSHEN ARZIKI: Irin Matakan Da Gwamnatin Katsina Ke Dauka Don Inganta Noman Rani, Kashi Na Daya - Janairu 02, 2024


Mohammed H Baballe
Mohammed H Baballe

Shirin Noma Tushen Arziki na wannan makon, ya tattauna da Gwamnan jihar Katsina, Dikkon Umar Radda, kan tsari da kuma irin matakan da suke dauka, domin inganta noman rani a jihar.

Saurari shirin cikin sauti:

NOMA TUSHEN ARZIKI: Matakan Da Gwamnatin Katsina Ke Dauka Don Inganta Noman Rani '6"33".mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:06:33 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG