Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Neymar Na Tattaunawa Domin Barin Al-Hilal


Brazil Neymar
Brazil Neymar

Yarejeniyar Neymar da Al-Hilal na nan har zuwa watan Yuni mai zuwa.

Tauraron kwallon kafar Brazil Neymar na tattauawa akan barin kungiyar Al-Hilal ta kasar Saudiyya sai dai bukatunsa na kudi na hana yarjejeniyar rushewa, kamar yadda wata majiya a kungiyar ta shaidawa kamfanin dillancin labarai na AFP a yau Laraba.

Majiyar, wacce ta nemi a sakaya sunanta tace, “Neymar na tattaunawa akan raba gari da kungiyar Al-Hilal saidai tsananin bukatar kudinsa ta zama babbar matsala.”

Yarejeniyar Neymar da Al-Hilal na nan har zuwa watan Yuni mai zuwa.

Rahotanni a Brazil na cewar kungiyar Santos na tattaunawa da shi domin komawa mahaifarsa amma Al-Hilal zata fi kaunar yin musaya yayin da Neymar ke bukatar yarjejeniyar aro.

Dandalin Mu Tattauna

Kofin Duniya ta Qatar 2022

Kofin Duniya ta Qatar 2022
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 1080p

No media source currently available

0:00 0:00:32 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 1080p
Karin bayani akan Kofin Duniya ta Qatar 2022

Ronaldo vs. Messi

Ronaldo vs. Messi
please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:01:24 0:00
Satumba 30, 2020

Ronaldo vs. Messi

Karin bayani akan Wasanni
XS
SM
MD
LG