Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NAKASA BA KASAWA BA: Kungiyar Makafin Ghana Na Fadakar Da 'Yancin ‘Ya’yanta A Nijar , Yuli 31, 2024


Souley Mummuni Barma
Souley Mummuni Barma

A shirin Nakasa na wannan makon mun duba ayyukan kungiyar makafi a kasar Ghana da ta kaddamar da hanyoyin fadakarwa da nufin ganar da ‘yayanta abubuwan da asusun gwamnati mai kula da tallafa wa nakasassu ya yi tanadi.

Galadiman makafin jihar Damagaram ya kuma kudiri aniyar ci gaba da yunkurin karbo wa masu bukata ta musamman hakkokin da suka wajaba su samu daga wajen hukumomi da ma jama’a baki daya.

Saurari cikakken shirin da Souley Moumouni Barma ya gabatar:

NAKASA BA KASAWA BA: Kungiyar Makafin Ghana Na Fadakar Da ‘Ya’yanta A Nijar 'Yancinsu, Yuli 31, 2024
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:59 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG