Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NAKASA BA KASAWA BA: Mai Bukata Da Ke Taka Rawar Gani A Harkokin Canji, Yuli 03, 2024


Souley Mummuni Barma
Souley Mummuni Barma

A shirin Nakasa na wannan makon mun sauka ne a gundumar Madarounfa dake jihar Maradi a Jamhuriyar Nijar inda wani mai bukata ta musamman ke taka rawar gani a harkokin canji bayan da a baya ya kwatanta yin wasu sana’o’i na daban.

Saurari cikakken shirin da Souley Moumouni Barma ya gabatar:

NAKASA BA KASAWA BA: Mai Bukata Da Taka Rawar Gani A Harkokin Canji, Yuli 03, 2024.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:55 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG