Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Najeriya Ta Fara Gasar Kwallon Kafar Mata ‘Yan Kasa Da Shekaru 17 Da Kafar Dama


Women's U17 World Cup
Women's U17 World Cup

 A jiya Laraba Najeriya ta fara gasar cin kofin duniyar mata ‘yan kasa da shekaru 17 inda ta lallasa tawagar kasar New Zealand da ci 4 da 1.

Flamingos ta fara zagayen farko na fafatawar da karsashi, inda jefa kwallaye 3 a raga da suka bata damar tsallakawa zagaye na gaba na gasar a jamhuriyar Dominican.

Shakira Moshood ce ta jefa kwallon farko a minti na 2 da take wasan na rukunin A. kwawawan hare-haren da Flamingos din Najeriya din ta yi ta kaiwa ya bata damar cin kwallaye 3 cikin mintuna 30 da take wasan ta hannun Taiwo Adegoke da Faridat Abdulwahab.

Ana dawowa zagaye na 2 na wasan ne, Flamingos ta kara kwallo guda ta hannun Taiwo Afolabi abin da ya sauka sakamakon fafatawar zuwa ci 4-0.

Dandalin Mu Tattauna

Kofin Duniya ta Qatar 2022

Kofin Duniya ta Qatar 2022
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:32 0:00
Karin bayani akan Kofin Duniya ta Qatar 2022

Ronaldo vs. Messi

Ronaldo vs. Messi
please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:01:24 0:00
Satumba 30, 2020

Ronaldo vs. Messi

Karin bayani akan Wasanni
XS
SM
MD
LG