Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Mun Duba Yadda Mayakan Kungiyar Hamas Suka Kai Wani Harin Bazata Akan Isra'ila Da Ya Ta Da Zaune Tsaye


 Mun Duba Yadda Mayakan Kungiyar Hamas Suka Kai Wani Harin Bazata Akan Isra'ila Da Ya Ta Da Zaune Tsaye
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:49 0:00

Mun duba rikicin dake faruwa a gabas ta tsakiya tsakanin Isra’ila da kungiyar Hamas ta Falasdinawa sakamakon wani harin bazata da mayakan Hamas suka kai kan Isra’ila ranar Asabar 7 ga watan Oktoba.

XS
SM
MD
LG