Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Monday Okpebholo Ya Lashe Zaben Gwamnan Jihar Edo


Monday Okpebholo
Monday Okpebholo

Monday Okpebholo ya samu nasara ne a kan abokin hamayyarsa na jam'iyyar PDP mai mulki Asue Ighodalo.

Hukumar zaben Najeriya mai zaman kanta INEC ta ayyana Monday Okpebholo na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Edo.

Monday Okpebholo ya samu nasara ne a kan abokin hamayyarsa na jam'iyyar PDP mai mulki Asue Ighidalo.

Babban jami'in tattara sakamakon zaben gwamnan Edo Farfesa Faruk Adamu Kuta ya bayyana cewa Monday Opebholo ya samu kuri'u 291,667 yayin da Asue Ighodalo ya samu kuri'u 247,274.

Sakamakon ya nuna cewa jam'iyyar Labour ce ta zo ta uku, inda dan takararta Olumide Akpata ya samu kuri'u 22,763

Dandalin Mu Tattauna

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG