Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Mayakan Ruwan Najeriya Na Nema A Yiwa Dokokin Kasar Gyaran Fuska.


Mayakan Ruwa suna hallartar taron sauyin shugabanci a birnin Abuja Junairu 20, 2014.
Mayakan Ruwa suna hallartar taron sauyin shugabanci a birnin Abuja Junairu 20, 2014.

Rundunar mayakan ruwan Najeriya ta bada shawarar yiwa kundin tsarin mulkin kasar gyaran fuska a fannin harkokin tsaro.

Babban hafsan mayakan ruwan Najeriya, Vice Admiral Ibok Ibas, yace rundunar zata ci gaba da kare diyaucin Najeriya.

Ya bayyana cewa, rundunar mayakan ruwan tana fuskantar kalubalai dake gurguntar da ayyukanta da suka hada da batutuwa irin na diplomasiya, yiwuwar rashin fahinta dake kasashen dake yankin tekun Guinea, da kuma farfaganda da Karin gishiri kan fashin teku da wadansu kafafen yada labarai na kasashen waje ke yi.

Vice Admiral Ibok Ibas ya kuma nemi da a yiwa dokokin kasar nan gyaran fuska, don baiwa sojojin damar, tuhuma da gurfanar da wandada ake zargi da aikata laifuka a cikin ruwa gaban kotu.

Bisa ga cewarshi, rundunar mayakan ruwan Najeriya tayi imanin cewa, idan aka sami kotuna na musamman dake sauraron irin wandannan shari’u, hakan zai karawa mayakan ruwan Najeriya kwarin guiwa.

Ga cikakken rahoton da wakilin Sashen Hausa Hassan Maina Kaina ya aiko daga Abuja, Najeriya.

please wait

No media source currently available

0:00 0:02:14 0:00
Shiga Kai Tsaye

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG