Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Matasan Arewa Sun Juya Baya Ga Juyin Juya Hali


Matasan Arewa
Matasan Arewa

A yayin da wasu ke shirin shiga zanga-zangar juyin juya hali a Najeriya, hadakar kungiyoyin matasan Arewacin Nigeriya mai suna Coalition of Northern Groups ta ce kada wani dan Arewa ya shiga zanga-zangar don akwai lauje cikin nadi.

Shugaban kungiyar Alh. Nastura Ashir Sharif wanda ke amsa tambayoyi a wajen taron manema labarai a garin Kaduna yace zanga-zangar ba ita ce mafita ba. Yace komawa kan teburin tattaunawa itace zata kawowa kasar zaman lafiya fiye da zanga zanga.

Saidai kuma shugaban hadakar kungiyoyin arewachin Najeriyan Ashir Sharif ya ce wajibi ne shugaban kasa Buhari ya yi kyara a tsarin tafi da gwamnatin shi.

Shirin shiga zanga-zangar na wannan ranar litinin dai ya jawo cecekuce tsanin 'yan daga bangarori daban-daban saboda ganin gwamnatin ta shugaba Buhari ba ta ma gama zama don cin wa'adin ta na biyu ba.

Facebook Forum

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG