Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Manyan Jam’iyyun Adawa A Najeriya Na Ci Gaba Da Kalubalantar Sakamakon Zabe


Manyan Jam’iyyun Adawa A Najeriya Na Ci Gaba Da Kalubalantar Sakamakon Zabe
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:37 0:00

Manyan jam'iyyun adawa a Najeriya su na ci gaba da kalubalantar sakamakon zaben da Ahmed Bola Tinubu. A farkon makonnan, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar adawa ta PDP, Atiku Abubakar ya jagoranci wata zanga-zanga zuwa ofishin hukumar zaben domin nuna rashin amincewarsu da zaben.

XS
SM
MD
LG