Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Batun Yunkurin Sayen Kujerar Zababben Dan-Majalisar Da Ya Kayar Da Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Yobe – Afrilu 07, 2023


Isah Lawal Ikara
Isah Lawal Ikara

Shirin Manuniya na wannan makon ya yi dubi ne a kan maganar bayyana kadarorin wadanda aka zaba da zargin yunkurin sayen kujerar sabon dan-majalisar da ya kayar da shugaban majalisar dokokin jihar Yobe, sai kuma hadarin kalaman raba kawunan al'umma a Najeriya bayan zaben 2023.

Saurari shirin cikin sauti:

MANUNIYA: Batun Yunkurin Sayen Kujerar Sabon Dan-Majalisar Da Ya Kayar Da Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Yobe .mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:57 0:00

XS
SM
MD
LG