Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

LAFIYA UWAR JIKI: Ciwon Koda Da Ya Addabi Mutane A Duniya, Satumba 19, 2024


Hauwa Umar
Hauwa Umar

A shirin Lafiya na wannan makon mun tattauna ne da Dr. Muslim Bello Katagum akan ciwon koda dake cigaba da addabar mutane a fadin duniya.

Saurari cikakken shirin da Hauwa Umar ta gabatar:

LAFIYA UWAR JIKI: Ciwon Koda Da Ya Addabi Mutane A Duniya, Satumba 19, 2024
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:29 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG