Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

LAFIYA UWAR JIKI: Annobar Cutar Kwalara A Najeriya, Yuni 27, 2024


Hauwa Umar
Hauwa Umar

A shirin Lafiya na wannan makon mun tattauna ne akan annobar cutar kwalara dake ci gaba da yaduwa a Najeriya inda ta yi sanadiyyar mutuwar mutane sama da 50 a kasar.

Saurari cikakken shirin da Hauwa Umar ta gabatar:

LAFIYA UWAR JIKI: Annobar Cutar Cholera A Najeriya, Yuni 27, 2024.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:16 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG