A birnin Maiduguri dake arewa maso gabashin Najeriyar, kungiyar matan manyan jami’an sojin kasar ta rabawa ‘yan gudun hijirar rikicin Boko Haram kayan abinci, a wani yunkuri na kawar da yunwa a tsakanin su.
A birnin Maiduguri dake arewa maso gabashin Najeriyar, kungiyar matan manyan jami’an sojin kasar ta rabawa ‘yan gudun hijirar rikicin Boko Haram kayan abinci, a wani yunkuri na kawar da yunwa a tsakanin su.