Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Ku Baiwa Gwamnati Karin Lokaci Ta Biya Bukatunku - Majalisar Dattawa


Zauren majalisar dattawan Najeriya (Facebook/Nigerian Senate)
Zauren majalisar dattawan Najeriya (Facebook/Nigerian Senate)

Rokon na zuwa ne bayan da Majalisar Dattawan ta sake hallara bayan wata ganawar sirrin da ta shafe kusan sa’o’i biyu a yau Laraba.

Majalisar Dattawan Najeriya ta roki masu zanga-zanga su baiwa gwamnatin tarayya karin lokaci domin sauye-sauyen da take gabatarwa su haifar da da mai ido tare da biyan bukatunsu.

Shugaban Makalisar Dattawan, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa gwamnatin ta fara biyan bukatun masu zanga-zangar ciki har da batun mafi karancin albashi da na rancen karatu ga dalibai da sayarwa matatu da danyen mai.

Ya cigaba da cewa, a shirye majalisar take ta yi dokoki a kan batutuwan da zasu kawowa ‘yan Najeriya saukin rayuwa.

Dandalin Mu Tattauna

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG