Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kotun Phillipines Ta Bada Sammacin Kan Tsohuwar Shugabar Kasar Arroyo


Tsohuwar shugabar kasar Philipines Arroyo daga hanun hagu.
Tsohuwar shugabar kasar Philipines Arroyo daga hanun hagu.

Wata kotu a kasar Phillipines ta bada sammacin a kama tsohuwar shugabar kasar Gloria Arroyo kan zargin magudin zabe.

Wata kotu a kasar Phillipines ta bada sammacin a kama tsohuwar shugabar kasar Gloria Arroyo kan zargin magudin zabe.

Kotun ta dauki wan nan matakin ne bayanda hukumar zaben kasar ta amince da a gabatar da tuhuma kan tsohuwar shugabar kasar. Hukumar tace hukunci mafi tsanani idan aka sameta da aikata wan nan laifi shine daurin rai-rai.

Sommacin ya hana Madam Arroyo barin kasar. Ranar Talata Mrs Arroyo da maigidanta sunyi kokarin barin kasar cewa zata je neman jinya, amma aka dakatar da ita a tashar jiragen sama na Manilla.

Aika Sharhinka

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG