Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kotun Kolin Najeriya Ta Yi Watsi Da Karar Dake Kalubalantar Kafa Hukumomin EFCC, ICPC Da NFIU


Kotun kolin ta kori karar ne saboda rashin wadatattun hujjoji.

Kotun Kolin Najeriya ta yi watsi da karar da wasu jihohin kasar 16 suka shigar a kan antoni janar na tarayya suna kalubalantar halascin dokokin da suka kafa hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) da wasu hukumomi 2 irinta.

Sauran hukumomin sun hada da ICPC, mai yaki da cin hanci da rashwa da kuma NFIU, mai yaki da laifuffukan da suka shaft kudi.

Kotun kolin ta kori karar ne saboda rashin wadatattun hujjoji.

Da take zartar da hukunci, Mai Shari'a Uwani Abba-Aji tace jihohin sun tafka kuskure da suka ce EFCC da dokar majalisar kasa ta kafa haramtacciyar hukuma ce.

Karar wacce antoni janar-janar na jihohi 16 suka shigar tunda fari, ta nemi a rushe hukumar dake yaki da almundahana.

A yayin da wasu jihohin suka janye daga karar, wasu kuma nema suka yi a sanyasu cikin kunshin masu kara.

Dandalin Mu Tattauna

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG