Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Karin Albashi A Najeriya Zai Shafi Ma'aikatan Gwamnatocin Jihohi, Kananan Hukumomi Da Bangarori Masu Zaman Kansu - Mataimakin Shugaban NLC


Karin Albashi A Najeriya Zai Shafi Ma'aikatan Gwamnatocin Jihohi, Kananan Hukumomi Da Bangarori Masu Zaman Kansu - Mataimakin Shugaban NLC
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:44 0:00

A wata hira da Muryar Amurka Kwamared Audu Titus Amba, mataimakin shugaban kungiyar kwadago ta NLC ya ce karin albashi zai shafi sauran ma’aikatan gwamnatocin jihohi da kananan hukumomi da ma bangarori masu zaman kansu.

XS
SM
MD
LG