Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

KALLABI: Yadda Wata Ma’aikaciyar Gwamnati Da Ke Aikin Asibiti Da Ta Rungumi Sana’ar Saida Kunun Aya – Oktoba 8, 2023


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

A shirin na wannan makon, batun wata ma’aikaciyar gwamnati da ke aikin asibiti ne da ta rungumi sana’ar saida kunun aya da ya habaka a birnin tarayya Abuja da kewaye.

Mun kuma haska fitila kan wata dabi’a da ke ciwa mata da dama tuwa a kwarya, inda ake samun wadansu suna auren mazan abokansu ko dai a matsayin kishiyoyi ko kuma su yi sanadin mutuwar auren kawar su auri mazansu.

Saurari shirin:

KALLABI
please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:25:53 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG