Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

KALLABI: Yadda Wata Mata Ta Tsinci Kanta A Harkar Koyarwa Babu Shiri, Satumba 10, 2023


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

WASHINGTON, D. C. - A shirin Kallabi na wanan makon, za ku ji yadda wata mata ta tsinci kanta a harkar malanta ba shiri, ta kuma zama daya daga cikin matan da suka taka rawar gani a harkokin ilimi a jihar Kano. Mun kuma duba irin kalubalen da ta fuskanta.

Saurari cikakken shirin da Grace Alheri Abdu ta gabatar:

KALLABI: Yadda Wata Mata Ta Tsinci Kanta A Harkar Koyarwa Babu Shiri, Satumba 10, 2023. m4a
please wait

No media source currently available

0:00 0:25:00 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG