Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

KALLABI: Wata Matashiya Da Ta Fuskanci Kalubalen Rayuwa Amma Ta Yi Karatu, Ta Zama Abin Koyi – Agusta 20, 2023


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Shirin wannan makon ya maida hankali ne kan wata matashiya da duniya ta nemi kaita ta baro, amma ta yi wa kanta kiyamullaili ta shiga fadakar da matasa ‘yan’uwanta.

Saurari shirin:

KALLABI
please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:25:55 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG