Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

KALLABI: Batun Cin Zarafin Mata Tsakanin Al’umma, Kashi Na 2 - Nuwamba 26, 2023


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Shirin na wannan makon ya cigaba da haska fitila ne kan wata dabi’a da ke ci gaba da yaduwa kamar wutar daji duk da kokarin da ake yi na dakile ta wato batun cin zarafin mata.

Duk da cewa banda hukumomi, shugabannin addinai ma na kokarin ganin bayan wannan mummunar dabi’a.

Saurari shirin:

KALLABI
please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:23:06 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG