Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Jam’iyyun Adawar Nijer Sun Maida Murtani ga Jam’iyya Mai Mulki


Shugaba Mouhammadou Issouffou, Junhuriyar Nijer
Shugaba Mouhammadou Issouffou, Junhuriyar Nijer

Jam’iyyun adawa sun kalubalanci ci gaban da gwamnatin PNDS tace ta samu a shekaru ukku

Jam’iyyun adawar Junhuriyar Nijer sunce suna da ja kwarai gameda ikrarin nasarorin da gwamnatin shugaba Issoufou Mouhammadou tace ta samu a mulkinta na shekaru ukku. Da yake magana da wakilinmu Abdoulaye Mamane Amadou a birnin Niamey, daya daga cikin ‘yan adawar, Doudou Rahama, yace magangannun da ministan watsa labarai kuma shugaban jam’iyyar PNDS mai mulki Bazoum Mouhamad yayi a jiya, ba gaskiya bane:
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:13 0:00
Shiga Kai Tsaye
Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG