Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

INEC Ta Ce Ta Na Daukan Matakan Gyara Domin Kare Matsaloli A Zaben Gwamnoni


INEC Ta Ce Ta Na Daukan Matakan Gyara Domin Kare Matsaloli A Zaben Gwamnoni
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:51 0:00

Biyo bayan korafe-korafe da dama na rashin bin wasu ka’idoji wajen gudanar da zaben shugaban kasa a Najeriya, hukumar zaben kasar INEC ta ce ta na daukan matakan gyara domin tabbatar da cewa ba a gamu da wata matsala ba a zaben gwamnoni.

XS
SM
MD
LG