Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Harin Bam A Mugadishu Ya halaka Mutane Akalla 70


Sojojin gwamnatin Somalia suke dauke da gawar wani da harin kunar bakin wake ya kashe.
Sojojin gwamnatin Somalia suke dauke da gawar wani da harin kunar bakin wake ya kashe.

Hukumomin kasa da kasa suna bayyana bakin cikinsu kan harin bam da aka nasa cikin babbar motar dakon kaya data raba wani ginin gwamnati gida biyu a Mugadishu babban birnin Somalia, ya halaka mutane akalla 70, da jikkata wasu da dama.

Hukumomin kasa da kasa suna bayyana bakin cikinsu kan harin bam da aka nasa cikin babbar motar dakon kaya, data raba wani ginin gwamnati gida biyu a Mugadishu babban birnin Somalia, ya halaka mutane akalla 70, da jikkata wasu da dama.

Babban sakatern majalisar dinkin Duniya Ban ki-moon ya fada jiya talata yace yana cike da takaicin abin da ya kira “mummunar hari”. Yace abu ne mai wuya a gane dalilin da za’a auna hari kan farar hula da basu aikata ko wani irin laifi ba.”. Ya kara d a cewa babban baun bakin cikin shine harin yazo a dai dai lokacin da shugabannin siyasar kasar baki daya suke aiki domin cimma zamna laifya.

Kungiyar mayakan saki al-shabab ta dauki alhakin kai harin, tana mai cewa ta auna shi kan gwamnatin wucin gadin kasar da sojojin kiyaye zaman lafiya na tarayyar Afirka domin taimakawa gwamnatin wucin gadin kasar.

Kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya yayi Allah wadai d a harin, ta sake jaddada goyon bayanta ga gwamnatin wucin gadin kasar, tana mai cewa duk wani nau’in ta’addanci laifi ne d a bashi d a madogara”.

Amurka tayi Allah wadai da abinda ta kira rashin mutunta raid a al-shabab take nunawa, Ingila ta kira harin ragwanci,Faransa kuma ta kira harin da cewa mugunta ce muraran”.

Galibin wadanda harin ya rutsa dasu dalibai ne da suka zo ma’aikatar ilmi da suka zo duba sakamakon jarrabawa domin samun gurbin karon ilmi a Turkiyya.

Ahalin yanzu kuma Majalisar Dinkin Duniya tace fada da ake gwabzawa a kudancin kasar, ya tilastawa kungiyoyin aikin agaji dakatar ayyukansu a gari dake da muhimmanci a yaki d a yunwa da ta addabi kasar.

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG