Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Hamma Ahmadou Yace Bai Hana Kansa Barci Kan Zancen Tsige Shi


Mr. Morou Amadou ministan shari'a a Nijar.
Mr. Morou Amadou ministan shari'a a Nijar.

Kakakin majalisar dokokin jamhuriyar Nijar yayi Allah wadai da wadanda suka kai hari kan gidansa cikin watan jiya.

Kakakin majalisar dokokin jamhuriyar Nijar Hamma Ahmadu yace baya hana kansa barci dangane da rade raden cewa za’a tsige shi daga kan mukaminsa.

Hamma wanda yake magana da manema labarai a karo na farko bayan harin da aka kai kan gidansa cikin watan jiya, yace Allah ne yake bada mulki kuma shine yake kwacewa. Bai zaci dama zai zama kakakin majalisa ba, kuma kamin ya karbi wannan mukami mutane nawa ne suka rike shugabancin majalisar dokokin Nijar.

Gameda harin da aka kai gidansa zamanin yana kasashen waje, Hamma yayi Allah wadai da harin yace har abada ba zai yafe ba, yana kuma rokon Allah ya hana maharan samun biyan bukatunsu na duniya da lahira.

Ga karin bayani.

please wait

No media source currently available

0:00 0:03:10 0:00
Shiga Kai Tsaye



Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG