Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

El-Rufa’i Ya Musanta Ficewa Daga APC


Gwamnan Kaduna Malam Nasiru El Rufai (Facebook/El Rufai
Gwamnan Kaduna Malam Nasiru El Rufai (Facebook/El Rufai

Ya ce ya mika wa lauyoyinsa sunayen masu yada labaran karyar domin daukar matakin shari’a.

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa’i, ya musanta rade-radin cewa ya fice daga APC tare da sauya sheka zuwa jam’iyyar adawa ta PDP.

Da yake martani game da rade-radin a shafinsa na X, El-Rufa’i ya bukaci al’umma su yi watsi da jita-jita da karerayin da ake yadawa game da kawancensa na siyasa.

Ya kara da cewa ya mikawa lauyoyinsa sunayen masu yada labaran karyar domin daukar matakin shari’a.

“Don Allah ku yi watsi da karerayi da jita-jitar da ake yadawa a kan kawancen siyasata. Na mikawa lauyoyina bayanan masu yada labaran karyar domin daukar mataki na gaba,” kamar yadda ya wallafa a jiya Lahadi.

Dandalin Mu Tattauna

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG