Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Boko Haram ta Sami Sabon Shugaba


Abubakar Shekau
Abubakar Shekau

Muhammad Marwana yace shine sabon shugaban kungiyar Jama’atul Ahalus-Sunnah Lidda’awati wal-Jihad wacce aka fi sani da sunan kungiyar Boko Haram

Malam Muhammad Marwana ya ce labarin da ake bayarwa na cewa an harbi jigon kungiyar Boko Haram, Abubakar Shekau, ba gaskiya bane. Haka kuma yace su ne suka kai harin da aka kai kwanan nan a Kano. A hirarsu da wakilinmu, Abdulwahab Mohammed, Marwana yayi bayani kan chanji shugabancin kungiyar.

Boko Haram ta Sami Sabon - 2:57
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:55 0:00
Shiga Kai Tsaye
Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG