Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Antony Blinken Ya Gana Da Shugaba Tinubu A Abuja


Blinken - Tinubu
Blinken - Tinubu

Sakataren harkokin wajen Amurka, Antony Blinken, ya gana da shugaban Najeriya Bola Tinubu a yau Talata a fadar gwamnati dake Abuja babban birnin tarayyar Najeriya.

Kasar na cikin jerin kasashe a yammacin Afirka da Sakataren ya kai ziyaran aiki.

Ganawar na cikin wani yunkuri na kara bunkasa hulda, samar da hadin kai da bunkasa tattalin arziki tare da wasu muhimman kasashen Afirka, yayin da rikice-rikice suka dabaibaye duniya.

Tinubu ya gana da Blinken
Tinubu ya gana da Blinken

Kamfanin dillancin labaran AFP na kasar Faransa ya ce Blinken zai kuma ziyarci kasar Angola, wadda ta sauya daga yaki zuwa dimokradiyya, kuma ta taka muhimmiyar rawa wajen shiga tsakani domin kawo karshen tashe tashen hankula a jamhuriyar Dimokradiyyar Kongo.

Dandalin Mu Tattauna

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG