Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

AFCON: Ra’ayoyin Wasu ‘Yan Ghana Bayan Da Ghana Black Stars Ta Sha Kashi A Hannun Cape Verde


Ghana
Ghana

Tawagar Ghana Black Stars ta sha kashi a hannun Cape Verde da ci 2-1 a wasanta na farko a rukunin B a gasar cin kofin Nahiyar Afirka da Ivory Coast ke karɓar bakuncin gasan.

KUMASI, GHANA - Al’ummar kasar Ghana da dama basu ji dadin wannan sakamako ba musamman ganin yadda Ghana take da farin jini a fannin kwallon kafa. Wasu daga cikin ma suna ganin cewa alkalan wasan ne basu taimakawa Ghana.

Muryar Amurka ta jiwo ra'ayoyin wasu jama'ar kasar bayan da tawagar ta Black Stars ta sha kashi a hannun Cape Verde.

Ga rahoto daga Hamza Adams:

AFCON: Ra’ayoyin Wasu ‘Yan Ghana Bayan Da Ghana Black Stars Ta Sha Kashi A Hannun Cape Verde 2-1.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:28 0:00

Dandalin Mu Tattauna

Kofin Duniya ta Qatar 2022

Kofin Duniya ta Qatar 2022
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:32 0:00
Karin bayani akan Kofin Duniya ta Qatar 2022

Ronaldo vs. Messi

Ronaldo vs. Messi
please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:01:24 0:00
Satumba 30, 2020

Ronaldo vs. Messi

Karin bayani akan Wasanni
XS
SM
MD
LG