Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Adawa Akan Wanda zai Gaji Gwamna Babangida Aliyu na Jihar Neja


Gwamna Ma'azu Babangida Aliyu na Jihar Neja.
Gwamna Ma'azu Babangida Aliyu na Jihar Neja.

Gwamnan jihar Neja, Dr. Mua’zu Babangida Aliyu, na fuskantar, adawa daga jama’ar jihar dagane da zaben wanda zai gaje shi a matsayin Gwamna, a zabe mai zuwa.

Gwamnan jihar Neja, Dr. Mua’zu Babangida Aliyu, na fuskantar, adawa daga jama’ar jihar dagane da zaben wanda zai gaje shi a matsayin Gwamna, a zabe mai zuwa.

Watakila irin wannan adawan yasa Gwamnan, yayi tattakin zuwa Jamus, domin saduwa da tsohon shugaban Najeriya, Ibrahim Babangida, wanda ke zamar jinya, a kasar ta Jamus, akan wannan batun.

Su kuwa ‘yan kungiyar, dattawan, yankin, arewacin jihar Neja, da, aka dorawa alhakin fitar da wanda zai zama Gwamna, nan gaba, tana nunawa Gwamna Babangida Aliyu, rashin amincewa da take-taken shi, na neman kakafamasu dan takara.

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG