Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

BAKI MAI YANKA WUYA: Shirye-shiryen Zaben Ghana Da Zargin Da Kungiyoyin Arewacin Najeriya Suka Yi wa Gwamnatin Tinubu, Oktoba 09, 2024.


Murtala Faruk Sanyinna
Murtala Faruk Sanyinna

Shirin Baki Mai Yanka Wuya na wannan mako, ya yi nazari ne kan shirye-shiryen zaben shugaban kasa a da za a yi a Ghana bana. Kazalika shirin ya duba zargin da wasu kungiyoyi ke yi cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta yi watsi da yankin arewacin kasar da ya ba shi kuri’u a zaben 2023, zargin da gwamantin ta musanta.

Saurari cikakken shirin tare da Murtala Faruk Sanyinna:

BAKI MAI YANKA WUYA: Shirye-shiryen Zaben Ghana Da Zargin Da Kungiyoyin Arewacin Najeriya Suka Yi wa Gwamnatin Tinubu, Oktoba 09, 2024..mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:55 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG