Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

KALLABI: Tattaunawa Akan Matsalar Ciwon Damuwar Kwakwalwa Ga Mata Sakamakon Rashin Samun Damar Fada A Ji Satumba 22, 2024


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Wannan makon shirin Kallabi ya tattaunawa ne akan matsalar ciwon damuwar kwakwalwa ga Mata, wani bincike da aka gudanar kwana-kwanan nan a Najeriya ya nuna cewa Mata na fama da ciwon damuwa dake shafar lafiyar kwakwalwa su sakamokon rashin bakin magana akan abinda ya shafi iyalansu wanda ake dangantawa da shi da rashin kula da daukar nauyin gida, lamarin da ke shafar zamantakewa tsakaninsu da mazajensu.

Saurari cikakken shirin cikin sauti:

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG