Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: ‘Yan sanda a birnin Jos dake Najeriya su na ci gaba da bincike kan wani likita da ake zargi da sace kodojin marasa lafiya


TASKAR VOA: ‘Yan sanda a birnin Jos dake Najeriya su na ci gaba da bincike kan wani likita da ake zargi da sace kodojin marasa lafiya
please wait

No media source currently available

0:00 0:05:00 0:00

Labarin sace kodojin mutanen ya jefa mutane da dama da aka taba yi musu aiki a asibitin cikin rudani, yayin da wasun su ke zuwa ana duba su ko suma an sace musu na su kodojin.

XS
SM
MD
LG