Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Hira Da Sanata Ireti Kingibe "Yar Majalisar Dattijan Najeriya Akan Harkoki Da Kalubalen Siyasa


Hira Da Sanata Ireti Kingibe "Yar Majalisar Dattijan Najeriya Akan Harkoki Da Kalubalen Siyasa
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:34 0:00

A wata hira da Muryar Amurka, Sanata Ireti Kingibe, ‘yar Majalisar Dattijan Najeriya ta ce saboda irin kalubalen da ita ta fuskanta a siyasa babban abin da ta fi mayar da hankali akai yanzu, shine samar da dama ga mata da yawa na yin nasara a siyasa

XS
SM
MD
LG