Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Taron Gaggawa Na ECOWAS Da Matakan Da Ta Dauka


Taron Gaggawa Na ECOWAS Da Matakan Da Ta Dauka
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:46 0:00

A wani taron gaggawa da ta yi a Abuja a kan juyin mulkin a Nijar, kungiyar ECOWAS ta bai wa sojojin kasar wa’adin mako guda da su mayar da gwamnatin Mohamed Bazoum ko kuma ta dauki dukkan matakin da ya dace – wanda ya hada da yiwuwar amfani da karfin soji.

XS
SM
MD
LG