Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kwashe 'Yan Najeriya Daga Sudan Na Cike Da Kalubale


Kwashe 'Yan Najeriya Daga Sudan Na Cike Da Kalubale
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:35 0:00

Najeriya ma ta bi sahun kasashen duniya da suke kokarin kwashe ‘yan kasarsu da suka makale a Sudan, musanman dalibai. Sai dai aikin kwashe mutanen ya na cike da kalubale saboda babu damar amfani da jirgin sama daga Khartoum.

XS
SM
MD
LG