Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Paparoma Ya Yi Addu’a Ga Mutum 37 Da Suka Rasa Rayukansu A Hare-haren Najeriya


Paparoma Ya Yi Addu’a Ga Mutum 37 Da Suka Rasa Rayukansu A Hare-haren Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:15 0:00

Paparoma Francis ya yi wa wadanda suka rasa rayukansu da wadanda suka jikkata addu’o’i bayan wani hari da aka kai kan wasu kauyuka da ya halaka mutum 37 a Najeriya.

Paparoma Francis ya yi wa wadanda suka rasa rayukansu da wadanda suka jikkata addu’o’i bayan wani hari da aka kai kan wasu kauyuka da ya halaka mutum 37 a Najeriya.

Yayin da yake jawabi a taron addu’o’i da yake jagoranta na mako-mako a Fadar Vatican, Paparoma ya ce “cikin yanayi mai kona rai, na samu labarin tashin hankalin da ya faru a arewacin kasar da ke nahiyar Afirka.”
XS
SM
MD
LG