Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

‘Yan Najeriya Na Zanga-zanga Saboda Masu Garkuwa Da Mutane Sun Addabe Su


‘Yan Najeriya Na Zanga-zanga Saboda Masu Garkuwa Da Mutane Sun Addabe Su
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:41 0:00

Mazauna birnin Damishi a Najeriya sun bazama akan tituna a ranar Alhamis don gudanar da zanga-zanga kan yadda suke fama da matsalar tsaro da yawan garkuwa da mutane da ake yi a Kaduna da ke arewacin kasar.

Mazauna birnin Damishi a Najeriya sun bazama akan tituna a ranar Alhamis don gudanar da zanga-zanga kan yadda suke fama da matsalar tsaro da yawan garkuwa da mutane da ake yi a Kaduna da ke arewacin kasar.

Dan karamin gangamin masu zanga-zangar sun sun rufe kan hanya suna rera wakokin neman a kai masu dauki don sus amu zaman lafiya.

Daya daga cikin masu boren ya ce akalla mutum 16 aka yi garkuwa da su a ‘yan kwanakin nan.

Fitar masu zanga-zangar na zuwa ne kwana biyu bayan da wasu ‘yan bindiga suka far wa wata makaranta suka sace dalibai 121.

XS
SM
MD
LG