Yadda ‘Yan Bindiga Ke Karbe Iko Da Kauyuka A Sokoto

Your browser doesn’t support HTML5

A watannin baya, ‘yan bindiga a jihar Sokoto a Najeriya sun karbe iko a wasu garuruwa, inda har suke nada kansu a matsayin sarakuna, tare kuma da shata dokoki da tilastawa jama'a biyan haraji.
A watannin baya, ‘yan bindiga a jihar Sokoto a Najeriya sun karbe iko a wasu garuruwa, inda har suke nada kansu a matsayin sarakuna, tare kuma da shata dokoki da tilastawa jama'a biyan haraji.