Wata Matashiya Ta Kirkiri Manhajar Kai Koken Cin Zarafin Fyade

Your browser doesn’t support HTML5

Wata matashiya a jihar Kano a Najeriya, Sa'adatu Aliyu ta kirkiro manhajar kai rahoton laifin fyade, da kuma ba wadanda aka yi wa fyade damar samun taimako da ake kira “Helpio.”
Wata matashiya a jihar Kano a Najeriya, Sa'adatu Aliyu ta kirkiro manhajar kai rahoton laifin fyade da kuma ba wadanda aka yi wa fyade damar samun taimako da ake kira “Helpio”. Sa’adatu ta yi wa Baraka Bashir bayani kan dalilin da ya sa ta kirkiro da manhajar.