Wata Kungiya A Najeriya Na Wayar Da Kan Mutane Game Da Illar Kalaman Kiyayya

Your browser doesn’t support HTML5

A birnin Jos a Najeriya wata kungiya mai zaman kanta ta dukufa wajen wayar da kan mutane don kaucewa furta kalaman kiyayya dake haddasa munanan rikice-rikice a tsakanin al’umma.
A birnin Jos a Najeriya wata kungiya mai zaman kanta ta dukufa wajen wayar da kan mutane don kaucewa furta kalaman kiyayya dake haddasa munanan rikice-rikice a tsakanin al’umma.