Tsarin Harajin Tsaron Intanet Ta CBN Ya Sanya ‘Yan Najeriya Cikin Rudani

Your browser doesn’t support HTML5

'Yan Najeriya daga sassan kasar daban-daban ke ta bayyana mabanbantan ra’ayoyinsu da nuna shakku da rashin fahimtar yadda tsarin yake, jim kadan bayan fitowar sanarwar bankin CBN wanda za’a fara aiwatarwa nan da makwanni biyu daga ranar da sakon ya fito.