TSAKA MAI WUYA: Shin Za'a Biya Diyya Ga Mutanen Da Aka Rusa Musu Gidaje Da Dukiyoyi a Kano? - Yuli 24, 2023

  • Aliyu Mustapha

Aliyu Mustapha Sokoto

A cikin shirin Tsaka Mai Wuya na wannan makon za mu duba batun ko za'a biya diyya ga mutane da aka rusa masu dukiyoyi da gidajensu da shagunansu a Kano, ko kuma menene makormarsu?

Saurari shirin a sauti:

Your browser doesn’t support HTML5

TSAKA MAI WUYA: Shin Wanene Gwamnan Jihar Kano, Kwankwaso Ko Abba Gida Gida, Kashi Na hudu, Yuli 24, 2023