TSAKA MAI WUYA: Juyin Mulkin Nijar Da Takunkumin ECOWAS A Kasar, Kashi Na Uku - Agusta 22, 2023

  • Aliyu Mustapha

Aliyu Mustapha Sokoto

Shirin Tsaka Mai Wuya na wannan makon, zai kawo muku kashi na uku na cigaba da muhawara a game da juyin mulkin da aka kaddamar a ranar 26 ga watan Yuli a Jamhuriyar Nijar da kuma takunkumin da ECOWAS ta sanya wa sojojin da su ka yi juyin mulkin.

Saurari cikakken shirin:

Your browser doesn’t support HTML5

TSAKA MAI WUYA: Juyin Mulkin Nijar Da Takunkumin ECOWAS A Kasar, Kashi Na Uku - Agusta 22, 2023